Kamar yadda mutane suka samu labarin wadansu gwabnoni sun ba jama’a damar fita masallatai da coci-coci don yi haduwa, malam ya nuna wannan ya fito da gazawar gwamnati na kasa killace mutane da ciyar da su yadda ya dace.
Kamar yadda mutane suka samu labarin wadansu gwabnoni sun ba jama’a damar fita masallatai da coci-coci don yi haduwa, malam ya nuna wannan ya fito da gazawar gwamnati na kasa killace mutane da ciyar da su yadda ya dace.