Kamar yadda dayawa suka sani cewar wajibi ne musulmi manoni ya fitar da zakkar hatsi da ya noma. Shi mene ne hukuncin mutumin da ya karbi bashin kudi a hannun wani ko a wata ma’aikata ko banki yayi noma? Yaya zai yi wurin fitar da zakka?
Kamar yadda dayawa suka sani cewar wajibi ne musulmi manoni ya fitar da zakkar hatsi da ya noma. Shi mene ne hukuncin mutumin da ya karbi bashin kudi a hannun wani ko a wata ma’aikata ko banki yayi noma? Yaya zai yi wurin fitar da zakka?