Yadda musulunci ya ba namiji karfi da bashi igiyoyi uku a maganar saki, haka Allah ya baki hanyoyi uku da zaki iya rabuwa da shi mijin naki.
Yadda musulunci ya ba namiji karfi da bashi igiyoyi uku a maganar saki, haka Allah ya baki hanyoyi uku da zaki iya rabuwa da shi mijin naki.